Shin kunsan mutumin da ya fi kowa samun lambar yabo a Najeriya šŸ‡³šŸ‡¬

Dr. Dora Akunyili wacce aka haifeta a ranar 14 July 1954 a garin Makurdi na jihar Benue sannan ta mutu a watan june 2014 a ʙasar India a sakamakon cutar cancer ita ce tafi kowa samun lambar yabo a Najeriya .

FB_IMG_1582492333422

Dr. Dora Akunyili a loʙacin tana raye ta samu kyautar lambar yabo ko karramawa guda 820. Bayan ta rasu da shekaru biyu mijinta ya ʙara binciko waɗansu lambobin yabon guda 110 a cikin akwatinta ,adadin lambar yabonta suka koma guda 110 kenan.

Ita dai Dr. Dora ta riʙe muʙamin Director-General na hukumar NAFDAC a shekarar 2001

Sannan a shekarar 2008 ta riʙe muʙamin ministan sadarwa.

Published by jekadiyarzamfara

Wannan shafi an bude shine domin sanar da ku halin da duniya take ciki tare da ilmantarwa da nishadantarwa. Ga masu sha'awar turo muna sakonninsu suna iya turo muna sakon Email; - Jekadiyarzamfara@gmail.com A tabbata ana da sahihancin labarin da za'a turo muna tare da shaidar hotuna ko video. Mun gode da kasancewa da jekadiyarzamfara

Leave a comment