Gwamnan Ondo ya bukaci Buhari ya samar da dokar halasta tabar wiwi

Gwamanan Jahar Ondo, Rotimi Akeredolu ya yi kira ga gwamnatin tarayya a karkashim shugaban kasa Muhammad Buhari da ta kirkiro dokokin da za su halasta ta’ammali da tabar wiwi a Najeriya.

Gwamna Rotimi ya bayyana haka ne yayin ziyara da ya kai fadar gwamnatin Najeriya, Aso Rock Villa a ranar Talata 4 ga watan Feburairu 2020, inda ya yi ganawar sirri da shugaban kasa Buhari a ofiahinsa, inda ya ce “Jaharsa za ta zuba hannun jari don had a magungunan kwayoyi daga tabar wiwin.

Published by jekadiyarzamfara

Wannan shafi an bude shine domin sanar da ku halin da duniya take ciki tare da ilmantarwa da nishadantarwa. Ga masu sha'awar turo muna sakonninsu suna iya turo muna sakon Email; - Jekadiyarzamfara@gmail.com A tabbata ana da sahihancin labarin da za'a turo muna tare da shaidar hotuna ko video. Mun gode da kasancewa da jekadiyarzamfara

Leave a comment