Ofishin Jekadancin China šŸ‡ØšŸ‡³ ya dakatar da ba Yan Najeriya biza.

Zhou Pingjin Jekadan kasar China a Najeriya, ya ce ” Ofishin Jekadancin kasar ta dakatar da ba ‘yan Najeriya biza.

“Ya ce hakan yana daga cikin kokarin da ake na magance cutar coronavirus da ya bullo a kasar Asiya”.

Sama da mutane dari ukku ne suka mutu sanadin mummunar annobar a China, yayin da kungiyar lafiya ta Duniya ta kaddamar da shi a matsayin matsalar Duniya kasa da mako guda bayan gwamnatin kasar Amuruka ta sanya haramcin bayar da biza ga ‘yan Najeriya da wasu kasashen Afrika.

Published by jekadiyarzamfara

Wannan shafi an bude shine domin sanar da ku halin da duniya take ciki tare da ilmantarwa da nishadantarwa. Ga masu sha'awar turo muna sakonninsu suna iya turo muna sakon Email; - Jekadiyarzamfara@gmail.com A tabbata ana da sahihancin labarin da za'a turo muna tare da shaidar hotuna ko video. Mun gode da kasancewa da jekadiyarzamfara

Leave a comment