Matawalle ya raba ₦500,000 ga kowane talaka wanda Allah ya ciyar.

Mai daraja Gwamnan Jahar Zamfara ya shiga wasu daga cikin Unguwannin marasa karfi dake cikin garin Gusau ya yawata har cikin gidajen Al’umma marassa karfi domin taimaka masu da kudade.


Allah ya saka masa da alkhairi

#SabuwarZamfaraFaraWacce_KowaZaiDara.

📮 Abdulsamad Kabiru Musa

Published by jekadiyarzamfara

Wannan shafi an bude shine domin sanar da ku halin da duniya take ciki tare da ilmantarwa da nishadantarwa. Ga masu sha'awar turo muna sakonninsu suna iya turo muna sakon Email; - Jekadiyarzamfara@gmail.com A tabbata ana da sahihancin labarin da za'a turo muna tare da shaidar hotuna ko video. Mun gode da kasancewa da jekadiyarzamfara

5 thoughts on “Matawalle ya raba ₦500,000 ga kowane talaka wanda Allah ya ciyar.

  1. You really try matawalle may fulfill your promises Allah ya dubaka da zuriarka ya Kareka daga masu sharri

    Like

  2. Allah ya Kara daukakashi,ya mashi duk yanda yakeso a rayuwa,Allah ya Kara bamu zaman lafiya a wannan jaha ta Zamfara,dama duniyar musulunci baki daya,albarkar Annabi Muhammad (S A W),Muma Allah kasa munada rabo acikin wannan alheri.

    Like

    1. Ya Allah ka sakawa Mai daraja gwamnan Zamfara Bello Muhammad Matawalle da akhairi, Ya Allah kada kabar Matawalle da dubararsa ga dukkan al’amuransa na yau da kullun

      Like

Leave a comment