An soke kuri’un zaben da aka yi akan kyakkyawar budurwa Sai an yi zagaye na biyu

Sai an yi zagaye na biyu: Kwamitin dattijai ya soke zaben da aka yi a kan kyakkyawar budurwa, khadija, a Bauchi.

FB_IMG_1582036785591

Kwamitin dattijan Giade ya soke nasarar Yunusa a matsayin masoyin Khadija da ya yi nasarar lashe zaben auren khadija.

Hukuncin da aka yanke a ranar Asabar 15 ga watan Fabrairu, 2020 wajen karfe 10:15㏂ na safe ya soke nasarar Yunusa ne tare da bada umarnin a yi sabon zabe cikin kwanaki bakwai

Published by jekadiyarzamfara

Wannan shafi an bude shine domin sanar da ku halin da duniya take ciki tare da ilmantarwa da nishadantarwa. Ga masu sha'awar turo muna sakonninsu suna iya turo muna sakon Email; - Jekadiyarzamfara@gmail.com A tabbata ana da sahihancin labarin da za'a turo muna tare da shaidar hotuna ko video. Mun gode da kasancewa da jekadiyarzamfara

Leave a comment