Wani matashi dan asalin kasar Ghana mai suna Osman Hafiz ya kammala shirin daura aure da ‘yammata uku a ranar 23 ga watan Nuwamba.
Za a sha shagalin bikin Hafiz da amarensa; Sikena, Karima, Huzaima, a garin Walele da ke arewacin kasar Ghana.
Wani matashi dan asalin kasar Ghana mai suna Osman Hafiz ya kammala shirin daura aure da ‘yammata uku a ranar 23 ga watan Nuwamba.
Za a sha shagalin bikin Hafiz da amarensa; Sikena, Karima, Huzaima, a garin Walele da ke arewacin kasar Ghana.
muna godiya
LikeLike