Gwamnatin Zamfara ta aminta da ma’akata dubu daya da arba’in (1040).

Mai girma Gwamna Bello Muhammad (Matawallen Maradun) ya aminta da ma’aikata dubu daya da arba’in (1040) da anka tantance daga cikin mutun dubu daya da dari hudu (1400) da aka dauka tun a mayun 2014.


Ya Kuma ce afara biyan su albashi.

Published by jekadiyarzamfara

Wannan shafi an bude shine domin sanar da ku halin da duniya take ciki tare da ilmantarwa da nishadantarwa. Ga masu sha'awar turo muna sakonninsu suna iya turo muna sakon Email; - Jekadiyarzamfara@gmail.com A tabbata ana da sahihancin labarin da za'a turo muna tare da shaidar hotuna ko video. Mun gode da kasancewa da jekadiyarzamfara

Leave a comment