Wani Mutum ya rasa ransa a yayin wata gasar jim’a a Jahar Legas

Lamarin Ya faru a wani Sanannen Hotel dake IKOTUN AREA a LAGOS, bayan abokai biyu sun yi jayayya akan wanda yafi wani Karfin jima’I tare da daukan lokaci mafi tsayi a tsakanin su, yayin da wata Sanannan Karuwa ita kuma ta saka musu Gasar cewa Kowa ya ajiye Dubu Hamsun(N50,000) yayin da duk wanda yafi wani gwaninta toh shine wanda ya cinye Gasar.


Nan take suka nufi inda zasu aikata wannan abu. Abokin Takarar Mamacin ya bayyana cewa sai da Abokin nashi yayi Zuwa(Inzali) Sau Shida ba tare da ya dakata ba, a yayin Zuwa na 7 ne kuma numfashin sa ya dauke nan Take rai yayi Halinsa.

A halin yanzu Jami’an tsaron Gundumar Ikotun Area sun tabbatar da faruwar lamarin, yayin da suke ci gaba da gudanar da bincike.

Published by jekadiyarzamfara

Wannan shafi an bude shine domin sanar da ku halin da duniya take ciki tare da ilmantarwa da nishadantarwa. Ga masu sha'awar turo muna sakonninsu suna iya turo muna sakon Email; - Jekadiyarzamfara@gmail.com A tabbata ana da sahihancin labarin da za'a turo muna tare da shaidar hotuna ko video. Mun gode da kasancewa da jekadiyarzamfara

Leave a comment