KOTUN DAUKAKA KARA TA YI KIRAN SHARI’AR APC ZAMFARA.

Kotun Kolin Nigeria wacce akewa lakabin Kotun ALLAH isa ta saka ranar 02/05/2019 A matsayin ranar da zata fara sauraren karar da Gwamnatin Zamfara ta Daukaka a Kotun inda take Kalubalantr Hukuncin Kotun Sokoto na set a Site.


Recalled.

Idan za’a iya tunawa A baya Gwamnatin Zamfara ta Garzaya a Wannan kotu inda take kalubalantar hukuncin kotun daukaka kara dake Sokoto ta yi na cewa damar da aka baiwa jam’iyyar Apc a matakin Jihar Zamfara na shiga zabe a zabubbukkn da Suka gabata Haramtacce ne, domin jam’iyyar ba ta yi primary election ba.

Published by jekadiyarzamfara

Wannan shafi an bude shine domin sanar da ku halin da duniya take ciki tare da ilmantarwa da nishadantarwa. Ga masu sha'awar turo muna sakonninsu suna iya turo muna sakon Email; - Jekadiyarzamfara@gmail.com A tabbata ana da sahihancin labarin da za'a turo muna tare da shaidar hotuna ko video. Mun gode da kasancewa da jekadiyarzamfara

Leave a comment